Ticker

6/recent/ticker-posts

Sheikh Ja’afar Mahmud Adam - Arba'una Hadith: Hadith 20


Saurari audio na Sheikh Ja’afar Mahmud Adam





الحديث العشرون

عَنْ أَبِي مَسْعُودٍ عُقْبَةَ بْنِ عَمْرٍو الْأَنْصَارِيِّ الْبَدْرِيِّ رَضِيَ اللهُ عَنْهُ قَالَ: قَالَ رَسُولُ اللَّهِ صلى الله عليه وسلم "إنَّ مِمَّا أَدْرَكَ النَّاسُ مِنْ كَلَامِ النُّبُوَّةِ الْأُولَى: إذَا لَمْ تَسْتَحِ فَاصْنَعْ مَا شِئْت"

رَوَاهُ الْبُخَارِيُّ


Translation

On the authority of Abu Masood Uqbah bin ’Amr al-Ansaree al-Badree (may Allah be pleased with him) who said:

The Messenger of Allah (peace and blessings of Allah be upon him) said, “Verily, from what was learnt by the people from the speech of the earliest prophecy is: If you feel no shame, then do as you wish.”

 (Bukhari)

Transliteration

Daga Abu Mas’udu, Uqbata ɗan Amru al-Ansariy al-Badriy Allah ya yarda da shi ya ce:

Manzon Allah Tsira da Amincin Allah su tabbata a gareshi ya ce: “Yana daga abin da mutane suka riska daga cikin zance na Annabta tun farko cewa; idan har ka zanto baka jin kunya, to ka aikata duk abin da kaso”.

Bukhari ne ya ruwaito shi.



Post a Comment

0 Comments