Ticker

6/recent/ticker-posts

Sheikh Ja’afar Mahmud Adam - Arba'una Hadith: Hadith 42


Saurari audio na Sheikh Ja’afar Mahmud Adam





الحديث الثاني والأربعون

عَنْ أَنَسِ بْنِ مَالِكٍ رَضِيَ اللهُ عَنْهُ قَالَ: سَمِعْت رَسُولَ اللَّهِ صلى الله عليه وسلم يَقُولُ: قَالَ اللَّهُ تَعَالَى: "يَا ابْنَ آدَمَ! إِنَّكَ مَا دَعَوْتنِي وَرَجَوْتنِي غَفَرْتُ لَك عَلَى مَا كَانَ مِنْك وَلَا أُبَالِي، يَا ابْنَ آدَمَ! لَوْ بَلَغَتْ ذُنُوبُك عَنَانَ السَّمَاءِ ثُمَّ اسْتَغْفَرْتنِي غَفَرْتُ لَك، يَا ابْنَ آدَمَ! إنَّك لَوْ أتَيْتنِي بِقُرَابِ الْأَرْضِ خَطَايَا ثُمَّ لَقِيتنِي لَا تُشْرِكُ بِي شَيْئًا لَأَتَيْتُك بِقُرَابِهَا مَغْفِرَةً"

رَوَاهُ التِّرْمِذِيُّ، وَقَالَ: حَدِيثٌ حَسَنٌ صَحِيحٌ 


Translation

On the authority of Anas (may Allah be pleased with him) who said:

I heard the Messenger of Allah (peace and blessings of Allah be upon him) say, “Allah the Almighty has said: ‘O Son of Adam, as long as you invoke Me and ask of Me, I shall forgive you for what you have done, and I shall not mind. O Son of Adam, were your sins to reach the clouds of the sky and you then asked forgiveness from Me, I would forgive you. O Son of Adam, were you to come to Me with sins nearly as great as the Earth, and were you then to face Me, ascribing no partner to Me, I would bring you forgiveness nearly as great as it (too).’ ”

It was related by at-Tirmidhi, who said that it was a hasan hadeeth.

 

Transliteration

Daga Anas ɗan Maliki Allah ya yarda da shi ya ce:

Na ji Annabi Tsaira da Amincin Allah su tabbata a gare shi yana cewa: “Allah Maɗaukaki ya ce: Ya kai ɗan’adam, Wallahi Lallai kai bazaka bautata min ba (ka bauta min ni kaɗai, matuƙar ka sanya rai ga rahama ta) to sai in gafarta maka zunuban ka komai yawansu ba zan damuba. Ya kai ɗan’adam, da ace zunubanka za su kai tsagin sama gaba ɗaya, (watau su cika sasannin sama gaba ɗaya) sannan kazo ka nemi gafarata sai in gafarta ma abunda kayi ni ba zan damuba. Ya kai ɗan’adam, da ace zaka zo min da cikin ƙasa gaba ɗaya zunubai ne, sannan ka gamu dani batare da ka haɗa ni da kowa ba, ni kuma zan kawo maka cikin ƙasa duk na gafara”.

Tirmidhi ne ya ruwaito shi, ya ce: Hadisi ne kyakkyawa ingantacce.



Post a Comment

0 Comments