Ticker

6/recent/ticker-posts

Sheikh Ja’afar Mahmud Adam - Arba'una Hadith: Hadith 15


Saurari audio na Sheikh Ja’afar Mahmud Adam





الحديث الخامس عشر

عَنْ أَبِي هُرَيْرَةَ رَضِيَ اللهُ عَنْهُ أَنَّ رَسُولَ اللَّهِ صلى الله عليه وسلم قَالَ: "مَنْ كَانَ يُؤْمِنُ بِاَللَّهِ وَالْيَوْمِ الْآخِرِ فَلْيَقُلْ خَيْرًا أَوْ لِيَصْمُتْ، وَمَنْ كَانَ يُؤْمِنُ بِاَللَّهِ وَالْيَوْمِ الْآخِرِ فَلْيُكْرِمْ جَارَهُ، وَمَنْ كَانَ يُؤْمِنُ بِاَللَّهِ وَالْيَوْمِ الْآخِرِ فَلْيُكْرِمْ ضَيْفَهُ"

رَوَاهُ الْبُخَارِيُّ وَمُسْلِمٌ

Translation

On the authority of Abu Hurayrah (may Allah be pleased with him), that the Messenger of Allah (peace and blessings of Allah be upon him) said:

Let him who believes in Allah and the Last Day speak good, or keep silent; and let him who believes in Allah and the Last Day be generous to his neighbour; and let him who believes in Allah and the Last Day be generous to his guest.

(Bukhari & Muslim)

Transliteration

Daga Abu Hurairah Allah ya yarda da shi cewa Manzon Allah (SAW) ya ce:

“Wanda ya kasance yayi imani da Allah da ranar ƙarshe ya faɗi alheri ko yayi shiru, Wanda ya kasance yayi imani da Allah da ranar ƙarshe ya girmama maƙocinsa, Wanda ya kasance yayi imani da Allah da ranar ƙarshe ya girmama baƙonsa”.

Bukhari da Muslim ne suka ruwaito shi.



Post a Comment

0 Comments