Ticker

6/recent/ticker-posts

Sheikh Ja’afar Mahmud Adam - Arba'una Hadith: Hadith 34


Saurari audio na Sheikh Ja’afar Mahmud Adam





الحديث الرابع والثلاثون

عَنْ أَبِي سَعِيدٍ الْخُدْرِيّ رَضِيَ اللهُ عَنْهُ قَالَ سَمِعْت رَسُولَ اللَّهِ صلى الله عليه وسلم يَقُولُ: "مَنْ رَأَى مِنْكُمْ مُنْكَرًا فَلْيُغَيِّرْهُ بِيَدِهِ، فَإِنْ لَمْ يَسْتَطِعْ فَبِلِسَانِهِ، فَإِنْ لَمْ يَسْتَطِعْ فَبِقَلْبِهِ، وَذَلِكَ أَضْعَفُ الْإِيمَانِ"

رَوَاهُ مُسْلِمٌ


Translation

On the authority of Abu Sa`eed al-Khudree (may Allah be pleased with him) who said:

I heard the Messenger of Allah () say, “Whosoever of you sees an evil, let him change it with his hand; and if he is not able to do so, then [let him change it] with his tongue; and if he is not able to do so, then with his heart — and that is the weakest of faith.”

(Muslim)


Transliteration

Daga Abu Sa’idul Khudriy Allah ya yarda da shi ya ce:

Na ji Manzon Allah Tsaira da Aminci Allah su tabbata a gare shi yana cewa: “Duk wanda yaga wani abunƙi a shari’ance, Duk wanda yaganshi yana faruwa to ya gusar da shi da hannunsa, in bayada ikon gusar da wannan abu da hannunsa, yayi ƙoƙarin gusar da shi da harshen sa, in bayada ikon hanawa da harshen sa, to yayi ƙoƙarin hanawa da zuciyarsa, wannan shi ne mafi raunin imani”.

Muslimu ne ya ruwaito shi.



Post a Comment

0 Comments