Ticker

6/recent/ticker-posts

Sheikh Ja’afar Mahmud Adam - Arba'una Hadith: Hadith 10

 Sheikh Ja’afar Mahmud Adam

Saurari audio na Sheikh Ja’afar Mahmud Adam

Play Audio Download App

الحديث العاشر

عَنْ أَبِي هُرَيْرَةَ رَضِيَ اللهُ عَنْهُ قَالَ: قَالَ رَسُولُ اللَّهِ صلى الله عليه وسلم "إنَّ اللَّهَ تَعَالَى طَيِّبٌ لَا يَقْبَلُ إلَّا طَيِّبًا، وَإِنَّ اللَّهَ أَمَرَ الْمُؤْمِنِينَ بِمَا أَمَرَ بِهِ الْمُرْسَلِينَ فَقَالَ تَعَالَى: "يَا أَيُّهَا الرُّسُلُ كُلُوا مِنَ الطَّيِّبَاتِ وَاعْمَلُوا صَالِحًا"، وَقَالَ تَعَالَى: "يَا أَيُّهَا الَّذِينَ آمَنُوا كُلُوا مِن طَيِّبَاتِ مَا رَزَقْنَاكُمْ" ثُمَّ ذَكَرَ الرَّجُلَ يُطِيلُ السَّفَرَ أَشْعَثَ أَغْبَرَ يَمُدُّ يَدَيْهِ إلَى السَّمَاءِ: يَا رَبُّ! يَا رَبُّ! وَمَطْعَمُهُ حَرَامٌ، وَمَشْرَبُهُ حَرَامٌ، وَمَلْبَسُهُ حَرَامٌ، وَغُذِّيَ بِالْحَرَامِ، فَأَنَّى يُسْتَجَابُ لَهُ؟

رَوَاهُ مُسْلِمٌ

Translation

On the authority of Abu Hurayrah (ra):

The Messenger of Allah () said, “Allah the Almighty is Good and accepts only that which is good. And verily Allah has commanded the believers to do that which He has commanded the Messengers. So the Almighty has said: “O (you) Messengers! Eat of the tayyibat [all kinds of halal (legal) foods], and perform righteous deeds.” and the Almighty has said: “O you who believe! Eat of the lawful things that We have provided you.” Then he () mentioned (the case) of a man who, having journeyed far, is disheveled and dusty, and who spreads out his hands to the sky saying “O Lord! O Lord!,” while his food is haram (unlawful), his drink is haram, his clothing is haram, and he has been nourished with haram, so how can (his supplication) be answered?

(Muslim)

Transliteration

Daga Abu Hurairah Allah ya ƙara yarda a gare shi ya ce:

Manzon Allah Tsira da Amincin Allah su tabbata a gareshi ya ce: “Lallai Allah Ta’ala tsarkakakke ne (Kamili ne cikin siffofin sa), kuma baya karɓar abu sai tsarkakakke. Allah ya Umarci muminai da irin abin da ya umarci Manzanni dashi, Allah Maɗaukaki ya faɗa (Lokacin da yake umurtar Mazanni): “Ya ku Manzanni kuci daga daɗaɗan (tsarkaka) al-amurra, kuma kuyi aiki na gari”. Allah kuma ya faɗa (Lokacin da yake umurni ga Muminai): “Ya ku waɗanda sukayi Imani kuci daga daɗaɗan al-amurran da muka halatta (azurta) muku su”. Sannan Annabi (SAW) ya ambaci wani mutumin da yake tsawaita tafiya, mai gizo (gashin kansa ya ƙuƙƙulle) mai ƙura, yana miƙa hannayensa biyu zuwa ga sama, ya Ubangiji ya Ubangiji, abincinsa haramunne, abin shansa haramunne, tufafinsa haramunne, an ciyar dashi haramun tun yana yaro, ta yaya za’a amsa masa addu’ar sa?”.

Muslim ne ya ruwaito shi.




Post a Comment

0 Comments